Anyi raban kayan abinci ga iyalan wasu Yan Jaridu da suka rasu

Special report

By Muhammad Usaini KWALAM Kungiyar Yan’jaridu ta Jihar Jigawa ta raba tallafin abinci na watan Ramadan ga iyalan wasu Yan’jaridu da suka rasu da wasu wadanda sukayi ritaya

Kungiyar ta raba tallafin ne a harabar sakatariyar  ta jiha dake Dutse

Daga Dutse ga rahoton Muhd H Kwalam

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *